x

Kantoman Goronyo Tare Hadin Gwiwar Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Mafakar “Yan Ta’adda

By Muhammad Ibrahim,Sokoto

A Kokarin Kantoman mulki na Goronyo Alh Kabiru S/ Fulani da dan Majalisar Jaha Mai Wakiltar Goronyo Nasiru Adamu na kawar da ta’addanci a Karamar Hukumar Mulki ta Goronyo.

Sun Jagoranci Jami’an Tsaro domin tarwatsa mafakar Yan Ta’adda a dazukan Giyawa ta Karamar Hukumar Mulkin Goronyo.

Tawagar Jami’an Tsaro wadda Kantoman Goronyo da Dan Majalisar Jaha Mai Wakiltar Goronyo suka Jagoranta sunkai samame a maboyar Yan Bindiga dake cikin dajin Giyawa.

Wannan yunkuri na cikin jajircewar Kantoman Goronyo da dan Majalisar Jaha mai wakiltar Goronyo a bisa jajircewar su tareda baiwa Jami’an Tsaro cikakkiyar kulawa akan aikin su.

Sun jagoranci Jami’an Tsaro da Al’ummar gari an kutsa a dajin Giyawa inda aka samu nasarar tarwatsa mafakar Yan Ta’adda.

Hot this week

NGO Trains Plateau Judges, Security Operatives on Enforcement of Child Rights Law 2005

By Israel Adamu, JosThe Child Protection Network (CPN), Plateau...

INSPIRATION: When Sleep Escapes the Soul

With Mary EwaIf God did not create sleep for...

CACOL Commends Federal Government for Removing Nigeria from FATF Grey List

By Jabiru HassanThe Centre for Anti-Corruption and Open Leadership...

Arteta Confirms Saliba, Martinelli Ruled Out Ahead of Burnley Clash

Arsenal manager Mikel Arteta has confirmed that key duo...

Real Madrid, Super League Backers Demand $4 Billion Compensation from UEFA

Real Madrid and the organisers of the European Super...

U.S. Third-Country Deportations in Africa and Implications for Nigeria

By Idris Abubakar (Democracy and Development Studies)IntroductionThe third-country deportation program...

Media Rights Agenda Accuses Tinubu Government Officials of Rampant Attacks on Journalists

By Achadu Gabriel, KadunaThe Media Rights Agenda (MRA) has...

FG Laments NARD Strike Action, To Resolve Unmet Issues

By Joyce Remi-BabayejuThe Federal Ministry of Health...

FCTA Involves Youths in Environmental Protection

By Joyce Remi-BabayejuIn a bid to fight air...

Sheikh Gumi Tells Tinubu to Cut Ties With US if Trump Fails to Retract Military Threat

By Achadu Gabriel, KadunaProminent Islamic cleric Sheikh Ahmad Gumi...

Diri Says Defection to APC Is in Bayelsa’s Best Interest, Urges Unity and Progress

By Amgbare Ekaunkumo, YenagoaBayelsa State Governor,Senator Douye Diri,...

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img