x

Kantoman Goronyo Tare Hadin Gwiwar Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Mafakar “Yan Ta’adda

By Muhammad Ibrahim,Sokoto

A Kokarin Kantoman mulki na Goronyo Alh Kabiru S/ Fulani da dan Majalisar Jaha Mai Wakiltar Goronyo Nasiru Adamu na kawar da ta’addanci a Karamar Hukumar Mulki ta Goronyo.

Sun Jagoranci Jami’an Tsaro domin tarwatsa mafakar Yan Ta’adda a dazukan Giyawa ta Karamar Hukumar Mulkin Goronyo.

Tawagar Jami’an Tsaro wadda Kantoman Goronyo da Dan Majalisar Jaha Mai Wakiltar Goronyo suka Jagoranta sunkai samame a maboyar Yan Bindiga dake cikin dajin Giyawa.

Wannan yunkuri na cikin jajircewar Kantoman Goronyo da dan Majalisar Jaha mai wakiltar Goronyo a bisa jajircewar su tareda baiwa Jami’an Tsaro cikakkiyar kulawa akan aikin su.

Sun jagoranci Jami’an Tsaro da Al’ummar gari an kutsa a dajin Giyawa inda aka samu nasarar tarwatsa mafakar Yan Ta’adda.

Hot this week

Gov Ododo Condemns Egbe Bandits’ Attack, Vows Justice for Fallen Heroes

By Noah Ocheni, Lokoja Kogi State Governor, Alhaji Ahmed Usman...

NCPC, Israel Foreign Affairs Spark Talks On Strengthening Bilateral Relations

By Joyce Remi-Babayeju The Executive Secretary of the Nigerian Christian...

Tinubu Flags Off Construction of Benue’s First Flyover

By Isaac Kertyo, Makurdi President Bola Ahmed Tinubu has flagged...

NYCN Urges Support for Nasarawa Indigenes in Federal Appointments

By Abel Zwanke, Lafia The National Youth Council of Nigeria...

Gov Sule Hands Over Headquarters Complex to North Central Development Commission in Lafia

By Israel Adamu, Jos Nasarawa State Governor, Engr. Abdullahi Sule,...

Kogi Govt Vows to Clamp Down on Youth Aiding Bandits

By Noah Ocheni, Lokoja The Kogi State Government has warned...

8th Zenith Bank/Delta Principals’ Cup Kicks Off September 18

By Anne Azuka The 8th edition of the Zenith Bank/Delta...

Kaduna ADC Stakeholders Petition Police Commission, Demand Probe of El-Rufai

By Achadu Gabriel, Kaduna Stakeholders of the African Democratic Congress...

China Commissions 14th Chinese Corner in FCT School

The Chinese Embassy in Nigeria on Tuesday inaugurated a...

Governor Sule and the Two Horsemen: How Synergy Is Redefining Governance in Nasarawa

By Leo Zwanke, Lafia When Engineer Abdullahi Sule assumed office...

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img