x

Kantoman Goronyo Tare Hadin Gwiwar Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Mafakar “Yan Ta’adda

By Muhammad Ibrahim,Sokoto

A Kokarin Kantoman mulki na Goronyo Alh Kabiru S/ Fulani da dan Majalisar Jaha Mai Wakiltar Goronyo Nasiru Adamu na kawar da ta’addanci a Karamar Hukumar Mulki ta Goronyo.

Sun Jagoranci Jami’an Tsaro domin tarwatsa mafakar Yan Ta’adda a dazukan Giyawa ta Karamar Hukumar Mulkin Goronyo.

Tawagar Jami’an Tsaro wadda Kantoman Goronyo da Dan Majalisar Jaha Mai Wakiltar Goronyo suka Jagoranta sunkai samame a maboyar Yan Bindiga dake cikin dajin Giyawa.

Wannan yunkuri na cikin jajircewar Kantoman Goronyo da dan Majalisar Jaha mai wakiltar Goronyo a bisa jajircewar su tareda baiwa Jami’an Tsaro cikakkiyar kulawa akan aikin su.

Sun jagoranci Jami’an Tsaro da Al’ummar gari an kutsa a dajin Giyawa inda aka samu nasarar tarwatsa mafakar Yan Ta’adda.

Hot this week

Nigeria Police invites World Boxing Champion, Bash Ali, over petition, fraud allegations

By Gabriel AchaduBy Achadu Gabriel, KadunaNigeria police has...

Pete Edochie Alive and Healthy, Family Debunks Death Rumours

The family of Nollywood veteran actor, Chief Pete Edochie,...

Plateau Commission Rescues Five Children, Arrests Three Over Alleged Trafficking to Cross River

The Plateau State Gender and Equal Opportunities Commission says...

Group Faults Akwa Ibom Government Over JAMB Non-Recognition of State University of Education

By Ogenyi Ogenyi, UyoA civil society organisation, the Centre...

Alleged Passport Substitution: CSO Raises Alarm Over Irregular Practices in Some States

By Jabiru HassanA civil society organisation, Independent Hajj Reporters,...

Jude Bellingham Linked With Conditional Move to Manchester United

Reports indicate that Jude Bellingham has reached an agreement...

FA Cup Fifth Round Draw Confirmed

The FA Cup fifth-round draw has delivered a blend...

Lagos Court Sentences Man to One Year in Prison for N37m Forex Fraud

The Special Offences Court sitting in Ikeja, Lagos, has...

Kaduna AG Urges Christians to Engage in Politics Ahead of 2027 Elections

By Francis WilfredKaduna State Attorney-General and Commissioner for Justice,...

Wildlife Journalist Urges Action Over Migratory Bat Killings in Kaduna

By Achadu Gabriel, KadunaA wildlife journalist has called on...

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img