x

Kantoman Goronyo Tare Hadin Gwiwar Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Mafakar “Yan Ta’adda

By Muhammad Ibrahim,Sokoto

A Kokarin Kantoman mulki na Goronyo Alh Kabiru S/ Fulani da dan Majalisar Jaha Mai Wakiltar Goronyo Nasiru Adamu na kawar da ta’addanci a Karamar Hukumar Mulki ta Goronyo.

Sun Jagoranci Jami’an Tsaro domin tarwatsa mafakar Yan Ta’adda a dazukan Giyawa ta Karamar Hukumar Mulkin Goronyo.

Tawagar Jami’an Tsaro wadda Kantoman Goronyo da Dan Majalisar Jaha Mai Wakiltar Goronyo suka Jagoranta sunkai samame a maboyar Yan Bindiga dake cikin dajin Giyawa.

Wannan yunkuri na cikin jajircewar Kantoman Goronyo da dan Majalisar Jaha mai wakiltar Goronyo a bisa jajircewar su tareda baiwa Jami’an Tsaro cikakkiyar kulawa akan aikin su.

Sun jagoranci Jami’an Tsaro da Al’ummar gari an kutsa a dajin Giyawa inda aka samu nasarar tarwatsa mafakar Yan Ta’adda.

Hot this week

NNPP Chairman Says 2026 Budget Will Drive Kano’s Transformation

By Jabiru HassanKano State Chairman of the New Nigeria...

Wike Slams Turaki- Led PDD Faction, Says Nigeria’s Democracy Not Under Threat

By Joyce Remi-BabayejuThe FCT Minister, Barr. Nysome Wike...

Nigeria at 65: Navigating the Perils of Nationhood

By Agbiloko Godwin OjanyiSixty-five years after...

Cancer Elimination: WHO Charges Countries to Make Cancer Tools Accessible to Girls, Women

By Joyce Remi-BabayejuThe World Health Organization, WHO, ...

English Premier League Table

Season 2025–26RankClubMPMatches playedWWinsDDrawsLLossesPtsPointsGFGoals scoredGAGoals againstGDGoal differenceLast 5Last 5 matchesUEFA Champions...

Monday, 24 November 2025

Premier League21:00 CET Man UtdvEvertonSerie A18:30 CET TorinovComo 20:45...

Retired Public Servant, 3 Others Bag PhD From UniAbuja

A retired public servant, Fanny Ifeoma Mbonu, was among...

The G20 Johannesburg Summit 2025 And Growing African Capacity In Global Governance

By Sheriff Ghali IbrahimThe Group of Twenty, commonly known...

Nigeria at 65: Navigating the Perils of Nationhood

By Agbiloko Godwin OjanyiSixty-five years after...

Tinubu to Open Big Sports Dialogue 1.0 in Lagos on Monday

President Bola Ahmed Tinubu is scheduled to officially declare...

Kaduna Govt Denies El-Rufai’s Allegation of N1bn Payment to Bandits, Threatens Legal Action

By Achadu Gabriel, KadunaThe Kaduna State Government has dismissed...

Archbishop Amaga Urges Stakeholders to Invest in Universities as Engines of National Development

Archbishop Sam Amaga, Founder and Chancellor of Salem University,...

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img