x

Kantoman Goronyo Tare Hadin Gwiwar Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Mafakar “Yan Ta’adda

By Muhammad Ibrahim,Sokoto

A Kokarin Kantoman mulki na Goronyo Alh Kabiru S/ Fulani da dan Majalisar Jaha Mai Wakiltar Goronyo Nasiru Adamu na kawar da ta’addanci a Karamar Hukumar Mulki ta Goronyo.

Sun Jagoranci Jami’an Tsaro domin tarwatsa mafakar Yan Ta’adda a dazukan Giyawa ta Karamar Hukumar Mulkin Goronyo.

Tawagar Jami’an Tsaro wadda Kantoman Goronyo da Dan Majalisar Jaha Mai Wakiltar Goronyo suka Jagoranta sunkai samame a maboyar Yan Bindiga dake cikin dajin Giyawa.

Wannan yunkuri na cikin jajircewar Kantoman Goronyo da dan Majalisar Jaha mai wakiltar Goronyo a bisa jajircewar su tareda baiwa Jami’an Tsaro cikakkiyar kulawa akan aikin su.

Sun jagoranci Jami’an Tsaro da Al’ummar gari an kutsa a dajin Giyawa inda aka samu nasarar tarwatsa mafakar Yan Ta’adda.

Hot this week

Editors Urge Government To Create Safe, Enabling Environment For Journalists

· Ask security agents to find missing Vanguard journalist As...

EXCLUSIVE: Buhari orders probe of Isa Funtua, AMCON over keystone and Etisalat

Following the controversy generated by the leading opposition party,...

6 Signs your boyfriend thinks you are ugly -Take note of No. 2

They say there are three kinds of people; the...

2023: South-East, Middle Belt Forum Endorses Peter Obi

The South-East and Middle Belt Forum has endorsed the...

Gov Eno commissions FG funded 100-bed Specialist Hospital

By Ogenyi Ogenyi,Uyo Governor Umo Eno of Akwa Ibom yesterday...

Police launch investigationinto murder of A’Ibom man in church , arrest rapists

By Ogenyi Ogenyi,Uyo The Police in Alwa Ibom has launched...

Davido, Chioma Arrive in Miami Ahead of Lavish White Wedding

Afrobeats sensation David Adeleke, popularly known as Davido, and...

El-Rufai Still a Key Stakeholder in APC – Party Chieftain Affirms

A prominent member of the All Progressives Congress (APC)...

IWD: Time-Saving Tips Every Busy Mom Needs

This International Women’s Day, we’re celebrating the strength, resilience,...

“My Husband Is Threatening My Life” – Actress Evan Okoro Cries Out

Award-winning Nollywood actress, Evan Okoro, has publicly cried out...
spot_img

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img