x

Neman Gafara: Tsohon  Gwamna Bafarawa Ya Roki Sakkwatawa Su Yafe Laifin Dake Tsakaninsu

By Muhammad Ibrahim,Sokoto
A ranar jiya Laraba, Dattijo tsohon gwamnan Jahar Sokoto Alh. Attahiru Dalhatu Bafarawa (Garkuwan Sokoto) ya roki daukacin al’ummar Sokoto da birni da Karkara, yaro da kuma Babba dasu yafemasa kura-kurensa da laifin dake tsakaninsu lokacin da yake jagorancin kujerar Gwamna tsawon shekaru takwas.
A Jihar Sokoto Gwamnatin Bafarawa da aka yi tsawon shekaru takwas na daga cikin Muhimman gwamnatoci da aka yi wadanda Sokoto da Sakkwatawa sunka amfana kuma sunka ji dadinta. Tabbas babu abinda ke tsakanin Bafarawa da Sakkwatawa banda Alkhiri
Yadda Allah SWT, zai tsayar da Dattijo Bafarawa gobe kiyoma ya tambaisa hakkin sama da mutum Miliyan Guda lokacin mulkinsa shine abinda Bafarawa ke kallo a yanzu ya roki gafarar Sakkwatawa. tsakanin jin dadin al’umma, kwancinyar hankalinsu da tsare dukiyoyinsu da tabbatar da Walwalarsu na daga cikin hakkin kowanne shugaba kuma Allah zai tambaisa wannan.
Nan take wani bawan Allah mai suna Usama ya yafewa Bafarawa dangane da hangen nesansa.
“Al’ummar jihar Sokoto ku shaida ni Usama B Lawal Rabah na yafewa Baba Bafarawa (Garkuwan Sokoto) duk wani hakki dake tsakaninmu na kasancewarsa Gwamnan jiharmu tsawon shekaru takwas. Allah yafemana dukkanmu”.

Hot this week

Editors Urge Government To Create Safe, Enabling Environment For Journalists

· Ask security agents to find missing Vanguard journalistAs...

EXCLUSIVE: Buhari orders probe of Isa Funtua, AMCON over keystone and Etisalat

Following the controversy generated by the leading opposition party,...

6 Signs your boyfriend thinks you are ugly -Take note of No. 2

They say there are three kinds of people; the...

2023: South-East, Middle Belt Forum Endorses Peter Obi

The South-East and Middle Belt Forum has endorsed the...

Gov Zulum, Shehu of Borno raise alarm over rising Boko Haram attacks

*Say's attacks target villages, military outposts*Urges FG's urgent action...

2025 Governor Abba Kabir Yusuf Named Leadership Governor Of The Year 2024 For Education.

By Jabiru Hassan.Kano State Governor, Alhaji Abba Kabir Yusuf,...

Bayelsa wins maiden N/Delta Sports Festival 

By Ogenyi Ogenyi, Uyo  Bayelsa State has emerged the overall...

Include Feeding Menu In Pilgrims Enlightenment Programmes, CSO Urges States’ Pilgrims Boards/Agencies.

By Jabiru Hassan.Independent Hajj Reporters (IHR), a faith-based nonprofit...

Delta Community Security Corps Agency bill passes second reading at State Assembly 

By Anne Azuka Worried by security concerns across the nation,...

Politicians using Empowerment Schemes to mask  Government failures- Ex Minister 

By Ogenyi Ogenyi, Uyo Former Minister of Lands, Housing and...

NYA Made Some Key Appointments, Vows To Restore Nigeria’s  Lost Glory.

By Jabiru Hassan. The National  Youth Alliance  (NYA) has made...
spot_img

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img