x

Neman Gafara: Tsohon  Gwamna Bafarawa Ya Roki Sakkwatawa Su Yafe Laifin Dake Tsakaninsu

By Muhammad Ibrahim,Sokoto
A ranar jiya Laraba, Dattijo tsohon gwamnan Jahar Sokoto Alh. Attahiru Dalhatu Bafarawa (Garkuwan Sokoto) ya roki daukacin al’ummar Sokoto da birni da Karkara, yaro da kuma Babba dasu yafemasa kura-kurensa da laifin dake tsakaninsu lokacin da yake jagorancin kujerar Gwamna tsawon shekaru takwas.
A Jihar Sokoto Gwamnatin Bafarawa da aka yi tsawon shekaru takwas na daga cikin Muhimman gwamnatoci da aka yi wadanda Sokoto da Sakkwatawa sunka amfana kuma sunka ji dadinta. Tabbas babu abinda ke tsakanin Bafarawa da Sakkwatawa banda Alkhiri
Yadda Allah SWT, zai tsayar da Dattijo Bafarawa gobe kiyoma ya tambaisa hakkin sama da mutum Miliyan Guda lokacin mulkinsa shine abinda Bafarawa ke kallo a yanzu ya roki gafarar Sakkwatawa. tsakanin jin dadin al’umma, kwancinyar hankalinsu da tsare dukiyoyinsu da tabbatar da Walwalarsu na daga cikin hakkin kowanne shugaba kuma Allah zai tambaisa wannan.
Nan take wani bawan Allah mai suna Usama ya yafewa Bafarawa dangane da hangen nesansa.
“Al’ummar jihar Sokoto ku shaida ni Usama B Lawal Rabah na yafewa Baba Bafarawa (Garkuwan Sokoto) duk wani hakki dake tsakaninmu na kasancewarsa Gwamnan jiharmu tsawon shekaru takwas. Allah yafemana dukkanmu”.

Hot this week

Kano Gov Moves to Empower 44 LGAs with Full Autonomy

By Jabiru Hassan Kano State Governor, Alhaji Abba Kabir Yusuf,...

FCTA Drags 15 Persons to Court Over Illegal Construction at River Park Estate

By Joyce Remi-Babayeju As a sequel to the demolition of...

CSGGG Hails Rivers Sole Administrator’s Leadership

…Says Peace Brokered, Trust Restored…Lauds Transformative Governance, Credits Tinubu’s...

Tribune Abuja Bureau Chief, Dr. Leon Usigbe, Laid to Rest Amid Cries, Tributes

By Joyce Remi-Babayeju The late Tribune Abuja Bureau Chief, Chief...

Tinubu tasks Catholic Bishops on national peace and development

By Ogenyi Ogenyi, Uyo President Bola Tinubu has called on...

Delta Govt Backs Civil Service Screening, Insists on Decent Dressing

By Anne Azuka The Delta State Government has thrown its...

Delta Govt Says Brazil Visit to Unlock Industrial Growth, Job Creation

By Anne Azuka The Delta State Government says its recent...

Ex APC National Scribe rallies ADC in A’ibom

By Ogenyi Ogenyi, Uyo The leader of African Democratic Congress,...

Niger Gov to Northerners: Power Will Return to North in 2031 After Tinubu

By Achadu Gabriel, Kaduna Governor Mohammed Bago of Niger State...

Bandits Disregard Peace Deal, Abduct 40 Worshippers in Zamfara Mosque Raid

By Achadu Gabriel, Kaduna Armed bandits have abducted nearly 40...

Kidnappers Kill Traditional Ruler in Kanam LGA of Plateau

By Israel Adamu, Jos Gunmen suspected to be kidnappers have...

Again, Gunmen Kill Six in Bokkos LGA of Plateau

By Israel Adamu, Jos Gunmen on Sunday night killed six...

2027: Group Urges Pharmacist John Chun to Contest Riyom/Barkin Ladi Reps Seat

By Israel Adamu, Jos A youth group under the aegis...

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img