x

Neman Gafara: Tsohon  Gwamna Bafarawa Ya Roki Sakkwatawa Su Yafe Laifin Dake Tsakaninsu

By Muhammad Ibrahim,Sokoto
A ranar jiya Laraba, Dattijo tsohon gwamnan Jahar Sokoto Alh. Attahiru Dalhatu Bafarawa (Garkuwan Sokoto) ya roki daukacin al’ummar Sokoto da birni da Karkara, yaro da kuma Babba dasu yafemasa kura-kurensa da laifin dake tsakaninsu lokacin da yake jagorancin kujerar Gwamna tsawon shekaru takwas.
A Jihar Sokoto Gwamnatin Bafarawa da aka yi tsawon shekaru takwas na daga cikin Muhimman gwamnatoci da aka yi wadanda Sokoto da Sakkwatawa sunka amfana kuma sunka ji dadinta. Tabbas babu abinda ke tsakanin Bafarawa da Sakkwatawa banda Alkhiri
Yadda Allah SWT, zai tsayar da Dattijo Bafarawa gobe kiyoma ya tambaisa hakkin sama da mutum Miliyan Guda lokacin mulkinsa shine abinda Bafarawa ke kallo a yanzu ya roki gafarar Sakkwatawa. tsakanin jin dadin al’umma, kwancinyar hankalinsu da tsare dukiyoyinsu da tabbatar da Walwalarsu na daga cikin hakkin kowanne shugaba kuma Allah zai tambaisa wannan.
Nan take wani bawan Allah mai suna Usama ya yafewa Bafarawa dangane da hangen nesansa.
“Al’ummar jihar Sokoto ku shaida ni Usama B Lawal Rabah na yafewa Baba Bafarawa (Garkuwan Sokoto) duk wani hakki dake tsakaninmu na kasancewarsa Gwamnan jiharmu tsawon shekaru takwas. Allah yafemana dukkanmu”.

Hot this week

Editors Urge Government To Create Safe, Enabling Environment For Journalists

· Ask security agents to find missing Vanguard journalistAs...

EXCLUSIVE: Buhari orders probe of Isa Funtua, AMCON over keystone and Etisalat

Following the controversy generated by the leading opposition party,...

6 Signs your boyfriend thinks you are ugly -Take note of No. 2

They say there are three kinds of people; the...

2023: South-East, Middle Belt Forum Endorses Peter Obi

The South-East and Middle Belt Forum has endorsed the...

Abuja barber to attempt Guinness World Record for longest haircut marathon

Abuja-based barber Joshua Aiyenuro has announced plans to attempt...

Tunde Ednut Becomes U.S. Citizen, Receives Special Award from Joe Biden

Popular Nigerian blogger, Tunde Ednut, has officially become a...

Court Sets June 27 for Judgment in Natasha Akpoti-Uduaghan’s Suspension Case

The Federal High Court in Abuja has scheduled June...

June 12: Lamido Urges Tinubu to Settle N45bn Debt Owed to Abiola Family

Former Jigawa State Governor and ex-National Secretary of the...

Oborevwori says administration committed to welfare, safety of Corps members in Delta

By Anne AzukaGovernor Sheriff Oborevwori of Delta State on...

Wike: PDP Can’t Win 2027, Party Being Undermined by Self-Interest

Federal Capital Territory (FCT) Minister Nyesom Wike has declared...

Sex-for-Grade: Over 50 Nigerian Lecturers Sanctioned for Sexual Misconduct in Four Years

At least 50 lecturers across public universities and polytechnics...
spot_img

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img