x

Neman Gafara: Tsohon  Gwamna Bafarawa Ya Roki Sakkwatawa Su Yafe Laifin Dake Tsakaninsu

By Muhammad Ibrahim,Sokoto
A ranar jiya Laraba, Dattijo tsohon gwamnan Jahar Sokoto Alh. Attahiru Dalhatu Bafarawa (Garkuwan Sokoto) ya roki daukacin al’ummar Sokoto da birni da Karkara, yaro da kuma Babba dasu yafemasa kura-kurensa da laifin dake tsakaninsu lokacin da yake jagorancin kujerar Gwamna tsawon shekaru takwas.
A Jihar Sokoto Gwamnatin Bafarawa da aka yi tsawon shekaru takwas na daga cikin Muhimman gwamnatoci da aka yi wadanda Sokoto da Sakkwatawa sunka amfana kuma sunka ji dadinta. Tabbas babu abinda ke tsakanin Bafarawa da Sakkwatawa banda Alkhiri
Yadda Allah SWT, zai tsayar da Dattijo Bafarawa gobe kiyoma ya tambaisa hakkin sama da mutum Miliyan Guda lokacin mulkinsa shine abinda Bafarawa ke kallo a yanzu ya roki gafarar Sakkwatawa. tsakanin jin dadin al’umma, kwancinyar hankalinsu da tsare dukiyoyinsu da tabbatar da Walwalarsu na daga cikin hakkin kowanne shugaba kuma Allah zai tambaisa wannan.
Nan take wani bawan Allah mai suna Usama ya yafewa Bafarawa dangane da hangen nesansa.
“Al’ummar jihar Sokoto ku shaida ni Usama B Lawal Rabah na yafewa Baba Bafarawa (Garkuwan Sokoto) duk wani hakki dake tsakaninmu na kasancewarsa Gwamnan jiharmu tsawon shekaru takwas. Allah yafemana dukkanmu”.

Hot this week

Prosperity Cup: Bayelsa United Feeders, Brazil FC Reach Yenagoa Final

Bayelsa United Feeders and Brazil FC have qualified for...

PAAU Elects Six Members into Governing Council as State Names Pro-Chancellor

Prince Abubakar Audu University (PAAU), Anyigba, has elected six...

Southern, Middle Belt Leaders Call for Security Overhaul Amid Rising Violence

The Southern and Middle Belt Leaders Forum (SMBLF) has...

NIPR Bayelsa to Hold AGM, Elect New Executive Committee

The Bayelsa State Chapter of the Nigeria Institute of...

New Ring heralds new era for boxing in A’ibom

By Ogenyi Ogenyi,UyoA newl era of success has began...

Transfer: Beşiktaş Target Super Eagles Striker Arokodare

Turkish giants Beşiktaş are reportedly planning a move for...

Tinubu Commissions 60MW Power Plant, Key Roads and Bridge in Bayelsa

President Bola Ahmed Tinubu has inaugurated a 60-megawatt gas-fired...

Northern States Urged to Replicate Kaduna’s Education Reforms

Northern states have been advised to adopt Kaduna State’s...

Group, Health Partners Plan 1,000 Container Clinics to Improve Access in Northern Nigeria

By Gabriel AchaduA regional Christian body, the Northern Christian...

FG Sets Up Committee to Review $200bn Gas, Power and High-Speed Rail Proposal

By Wilfred FrancisThe Federal Government has inaugurated a technical...

NITOUREY to Push Nigeria’s Tourism Sector into Global Arena – Awakan

By Joyce Remi BabayejuThe Director-General of the Nigerian Tourism...

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img