x

Neman Gafara: Tsohon  Gwamna Bafarawa Ya Roki Sakkwatawa Su Yafe Laifin Dake Tsakaninsu

By Muhammad Ibrahim,Sokoto
A ranar jiya Laraba, Dattijo tsohon gwamnan Jahar Sokoto Alh. Attahiru Dalhatu Bafarawa (Garkuwan Sokoto) ya roki daukacin al’ummar Sokoto da birni da Karkara, yaro da kuma Babba dasu yafemasa kura-kurensa da laifin dake tsakaninsu lokacin da yake jagorancin kujerar Gwamna tsawon shekaru takwas.
A Jihar Sokoto Gwamnatin Bafarawa da aka yi tsawon shekaru takwas na daga cikin Muhimman gwamnatoci da aka yi wadanda Sokoto da Sakkwatawa sunka amfana kuma sunka ji dadinta. Tabbas babu abinda ke tsakanin Bafarawa da Sakkwatawa banda Alkhiri
Yadda Allah SWT, zai tsayar da Dattijo Bafarawa gobe kiyoma ya tambaisa hakkin sama da mutum Miliyan Guda lokacin mulkinsa shine abinda Bafarawa ke kallo a yanzu ya roki gafarar Sakkwatawa. tsakanin jin dadin al’umma, kwancinyar hankalinsu da tsare dukiyoyinsu da tabbatar da Walwalarsu na daga cikin hakkin kowanne shugaba kuma Allah zai tambaisa wannan.
Nan take wani bawan Allah mai suna Usama ya yafewa Bafarawa dangane da hangen nesansa.
“Al’ummar jihar Sokoto ku shaida ni Usama B Lawal Rabah na yafewa Baba Bafarawa (Garkuwan Sokoto) duk wani hakki dake tsakaninmu na kasancewarsa Gwamnan jiharmu tsawon shekaru takwas. Allah yafemana dukkanmu”.

Hot this week

Near-Death Stories: Celebrities Who Escaped Death on Nigerian Roads

Road accidents remain one of the deadliest hazards on...

Humanitarian Minister Bernard Doro Rallies Support for Tinubu in Plateau State

By Israel Adamu, JosThe Minister of Humanitarian Affairs and...

Lookman named in AFCON group stage Best XI

Super Eagles forward Ademola Lookman has been named in...

EFCC Arraigns Bauchi Finance Commissioner Over Alleged N5.7bn Money Laundering

By Francis WilfredThe Economic and Financial Crimes Commission (EFCC)...

PANDEF Calls for Renewed Focus on Peace and Development in Niger Delta

By Bobby OshokeThe Pan Niger Delta Forum (PANDEF) has...

Governor Ododo Urges Unity, Security, and Development in Kogi New Year Message

The Governor of Kogi State, Alhaji Ahmed Usman Ododo,...

Kogi Police Commissioner Kankarofi Reaffirms Commitment to Security in 2026

Noah Ocheni, LokojaThe Commissioner of Police, Kogi State...

EFCC Arraigns Bauchi Finance Commissioner, Three Others Over $9.7m Terrorism Financing

Francis WilfredThe Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) on...

Plateau Governor Caleb Mutfwang Officially Resigns from PDP

Israel Adamu, JosPlateau State Governor Caleb Mutfwang has formally...

Governor Ododo Signs Two Revenue Bills to Align Kogi State with Nigeria’s New Tax Reform Acts

By Noah Ocheni, LokojaThe Kogi State Government has officially...

New Year: Gov. Ododo Pledges Shared Prosperity and Growth for Kogi State

Noah Ocheni, LokojaKogi State Governor Ahmed Usman Ododo has...

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img