x

Neman Gafara: Tsohon  Gwamna Bafarawa Ya Roki Sakkwatawa Su Yafe Laifin Dake Tsakaninsu

By Muhammad Ibrahim,Sokoto
A ranar jiya Laraba, Dattijo tsohon gwamnan Jahar Sokoto Alh. Attahiru Dalhatu Bafarawa (Garkuwan Sokoto) ya roki daukacin al’ummar Sokoto da birni da Karkara, yaro da kuma Babba dasu yafemasa kura-kurensa da laifin dake tsakaninsu lokacin da yake jagorancin kujerar Gwamna tsawon shekaru takwas.
A Jihar Sokoto Gwamnatin Bafarawa da aka yi tsawon shekaru takwas na daga cikin Muhimman gwamnatoci da aka yi wadanda Sokoto da Sakkwatawa sunka amfana kuma sunka ji dadinta. Tabbas babu abinda ke tsakanin Bafarawa da Sakkwatawa banda Alkhiri
Yadda Allah SWT, zai tsayar da Dattijo Bafarawa gobe kiyoma ya tambaisa hakkin sama da mutum Miliyan Guda lokacin mulkinsa shine abinda Bafarawa ke kallo a yanzu ya roki gafarar Sakkwatawa. tsakanin jin dadin al’umma, kwancinyar hankalinsu da tsare dukiyoyinsu da tabbatar da Walwalarsu na daga cikin hakkin kowanne shugaba kuma Allah zai tambaisa wannan.
Nan take wani bawan Allah mai suna Usama ya yafewa Bafarawa dangane da hangen nesansa.
“Al’ummar jihar Sokoto ku shaida ni Usama B Lawal Rabah na yafewa Baba Bafarawa (Garkuwan Sokoto) duk wani hakki dake tsakaninmu na kasancewarsa Gwamnan jiharmu tsawon shekaru takwas. Allah yafemana dukkanmu”.

Hot this week

Manchester United’s resurgence under Ruben Amorim continues, with the...

New Kogi Police Commissioner, CP Kankarofi, Seeks Public Cooperation to Tackle Crime

By Noah Ocheni, LokojaThe newly appointed Commissioner of Police...

How Nigeria Can Fight Back

Chidozie Douglas AcholonuNigeria’s insurgents have moved from machetes and...

Today’s football match fixtures

Tuesday 4 November 2025 Champions League18:45 CET NapolivEintracht Frankfurt 18:45...

The Power That Speaks Life: Communication

By Mary EwaCommunication is the bedrock of every human...

Gwoza Christian Community Alleges 176 Churches Destroyed in Borno State

By Achadu Gabriel, KadunaThe Gwoza Christian Community Association (GCCA)...

Governor Abba Kabir Yusuf Records Multiple Development Strides in Kano

By Jabiru HassanKano State Governor, Engineer Abba Kabir Yusuf,...

Revelations: 176 Churches burn down in Gwoza, Borno State -GCCA alleges

By Achadu Gabriel, KadunaGwoza Christian Community Association (GWOZA)...

U.S. Third-Country Deportations in Africa and Implications for Nigeria

By Idris Abubakar (Democracy and Development Studies)IntroductionThe third-country deportation program...

Media Rights Agenda Accuses Tinubu Government Officials of Rampant Attacks on Journalists

By Achadu Gabriel, KadunaThe Media Rights Agenda (MRA) has...

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img