x

Neman Gafara: Tsohon  Gwamna Bafarawa Ya Roki Sakkwatawa Su Yafe Laifin Dake Tsakaninsu

By Muhammad Ibrahim,Sokoto
A ranar jiya Laraba, Dattijo tsohon gwamnan Jahar Sokoto Alh. Attahiru Dalhatu Bafarawa (Garkuwan Sokoto) ya roki daukacin al’ummar Sokoto da birni da Karkara, yaro da kuma Babba dasu yafemasa kura-kurensa da laifin dake tsakaninsu lokacin da yake jagorancin kujerar Gwamna tsawon shekaru takwas.
A Jihar Sokoto Gwamnatin Bafarawa da aka yi tsawon shekaru takwas na daga cikin Muhimman gwamnatoci da aka yi wadanda Sokoto da Sakkwatawa sunka amfana kuma sunka ji dadinta. Tabbas babu abinda ke tsakanin Bafarawa da Sakkwatawa banda Alkhiri
Yadda Allah SWT, zai tsayar da Dattijo Bafarawa gobe kiyoma ya tambaisa hakkin sama da mutum Miliyan Guda lokacin mulkinsa shine abinda Bafarawa ke kallo a yanzu ya roki gafarar Sakkwatawa. tsakanin jin dadin al’umma, kwancinyar hankalinsu da tsare dukiyoyinsu da tabbatar da Walwalarsu na daga cikin hakkin kowanne shugaba kuma Allah zai tambaisa wannan.
Nan take wani bawan Allah mai suna Usama ya yafewa Bafarawa dangane da hangen nesansa.
“Al’ummar jihar Sokoto ku shaida ni Usama B Lawal Rabah na yafewa Baba Bafarawa (Garkuwan Sokoto) duk wani hakki dake tsakaninmu na kasancewarsa Gwamnan jiharmu tsawon shekaru takwas. Allah yafemana dukkanmu”.

Hot this week

Editors Urge Government To Create Safe, Enabling Environment For Journalists

· Ask security agents to find missing Vanguard journalist As...

EXCLUSIVE: Buhari orders probe of Isa Funtua, AMCON over keystone and Etisalat

Following the controversy generated by the leading opposition party,...

6 Signs your boyfriend thinks you are ugly -Take note of No. 2

They say there are three kinds of people; the...

2023: South-East, Middle Belt Forum Endorses Peter Obi

The South-East and Middle Belt Forum has endorsed the...

Tinubu Lights Up Dakibiyu District, Commissions Connector Road CN-8 Road

By Joyce Rémi-Babayeju President Bola Ahmed Tinubu on Tuesday opened...

Wike Never Allocated Land In Abuja To Children – Aide Insists

By Joyce Remi-Babayeju Senior Special Assistant on Public Communications and...

Tinubu Extols Wike For Localizing Renewed Hope Agenda, Commissions Giri Access Road

By Joyce Remi-Babayeju President Bola Ahmed Tinubu on Monday extolled...

Gov Mutfwang Reaffirms Commitment to Business-Friendly Environment in Plateau

By Israel Adamu, Jos Governor of Plateau State, Barrister Caleb...

One Killed, Homes Razed as Family Members Clash Over Farmland in Plateau

By Israel Adamu, Jos One person has been confirmed dead...

Akume’s Alleged Resignation a Plot to Incite Religious Tension – Northern CAN

By Achadu Gabriel, Kaduna The Christian Association of Nigeria (CAN)...

Kaduna Govt Debunks Alleged 24-Hour Curfew in Kakuri

By Achadu Gabriel, Kaduna The Kaduna State Government has debunked...

Delta Govt Open to Constructive Criticism – Aniagwu

By Anne Azuka The Delta State Government has reaffirmed its...
spot_img

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img