Kantoman Goronyo Tare Hadin Gwiwar Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Mafakar “Yan Ta’adda

By Muhammad Ibrahim,Sokoto

A Kokarin Kantoman mulki na Goronyo Alh Kabiru S/ Fulani da dan Majalisar Jaha Mai Wakiltar Goronyo Nasiru Adamu na kawar da ta’addanci a Karamar Hukumar Mulki ta Goronyo.

Sun Jagoranci Jami’an Tsaro domin tarwatsa mafakar Yan Ta’adda a dazukan Giyawa ta Karamar Hukumar Mulkin Goronyo.

Tawagar Jami’an Tsaro wadda Kantoman Goronyo da Dan Majalisar Jaha Mai Wakiltar Goronyo suka Jagoranta sunkai samame a maboyar Yan Bindiga dake cikin dajin Giyawa.

Wannan yunkuri na cikin jajircewar Kantoman Goronyo da dan Majalisar Jaha mai wakiltar Goronyo a bisa jajircewar su tareda baiwa Jami’an Tsaro cikakkiyar kulawa akan aikin su.

Sun jagoranci Jami’an Tsaro da Al’ummar gari an kutsa a dajin Giyawa inda aka samu nasarar tarwatsa mafakar Yan Ta’adda.

Hot this week

Former Commissioner Yargwa Declares for Wamba Assembly Seat Under ADC

From Abel Zwanke, LafiaA former commissioner in Nasarawa State,...

Beyond the old stories

There is something fundamentally flawed with the operations of...

Bayelsa’s Prosperity Cup Enters Quarter-Final Stage

Quarter-finalists have emerged in the 2026 Prosperity Cup, Nigeria’s...

Abuja Residents Applaud Tinubu, Wike Over Satellite Town Roads

By Joyce Remi-BabayejuResidents of satellite communities in Abuja, particularly...

Idris: As Nigeria’s Chief Image Maker Turns 60

By Simon ReefUnlike in the past, when the Federal...

Diri Approves 108 Houses For Bayelsa Civil Servants

Governor Douye Diri of Bayelsa State has approved the...

Workers’ Day: Ododo Reaffirms Commitment to Workers’ Welfare as Labour Submits Fresh Demands

From Noah Ocheni, LokojaGovernor has reaffirmed his administration’s commitment...

Otuan Backs Dr. Tokpo for Bayelsa Assembly Seat

Leaders of the Otuan Federated Communities in Southern Ijaw...

Kaduna Gov Praises Tinubu for Approving Over N1trn Contracts to Transform State

By Achadu Gabriel, KadunaKaduna State Governor, , has commended...

Rights Group to sue Police over alleged land grabbing in Akwa Ibom

By Ogenyi Ogenyi, UyoHuman Rights lawyer and Chairman, Akwa...

Falgore Describes Workers as the Engine Room for Positive Change

By Jabiru HassanThe Speaker of the Kano State House...

IHR Sets Up 2026 Hajj Media Monitoring Team

By Jabiru HassanIndependent Hajj Reporters (IHR), a faith-based civil...

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img